Mun dakatar da jami’inmu kan zargin roƙon kuɗi — NIS
An dakatar da jami’in da ake magana a kai ba tare da wani ɓata lokaci ba har sai an samu sakamako na ladabtarwa.
Manyan Labarai
An dakatar da jami’in da ake magana a kai ba tare da wani ɓata lokaci ba har sai an samu sakamako na ladabtarwa.
Yanzu za a daina fita daga karfe 12 na rana zuwa 6 na yamma
Kananan yara biyar sun rasu cikin kasa da awa 24 sakamakon wata bakuwar cuta a Karamar Hukumar Obi da ke Jihar Nasarawa
An ji wa mutane shida raunukan harbi an ƙone fadar hakimin garin Lere a rikicin
Wadannan mutane su ake kira influencers a turance, kuma sukan yi tsokaci kan batutuwan da mutane tattaunawa.