Manyan Labarai

Manyan Labarai

An sassauta dokar hana fita a Kaduna da Zariya

Dokar hana fita ta koma daga ƙarfe 6 na yamma har zuwa 8 na safe a biranen Kaduna da Zariya

Babu wani abin ɗauka a jawabin Tinubu — Gwamnan Bauchi

Babu wani abin ɗauka a cikin jawabin da Tinubu ya yi wa ‘yan Nijeriya.

Cafke sojan da ya harbe matashi a Zariya abun a yaba ne — Atiku

Na sha ba wa jami’an tsaro shawara kan su daina ba da umarni far wa masu zanga-zanga.

Yadda siyasa da rashin aikin yi ke ta’azzara shaye-shaye a Kano

Kano kamar cibiya ce ta neman lafiya, amma likitocin ƙwaƙwalwan da ke Kano ba su wuce 10 ba.

Ƙungiyar Matasan APC ta faɗi waɗanda suka ɗauki nauyin zanga-zangar matsin rayuwa

An buƙaci matasa su haɗa kai da gwamnati domin cimma burinsu na samun makoma mai kyau.