Manyan Labarai

Manyan Labarai

Iyayen matashin da aka harbe a zanga-zangar Kano na neman adalci

Yayar matsahin ta ce, “Zanga-zanga kawai suke yi, amma aka ce ’yan daba ne [aka bude musu wuta]. Shin talaka ba shi da ’yancin neman haƙƙinsa ne?”

NAJERIYA A YAU: Yadda Zanga-Zanga Ke Durkusar Da Sana’o’i Da Tattalin Arziki

Masu sana’o’i na ci gaba da korafin yadda hakan ke durkusar da sana’o’insu.

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da shugabannin tsaro a Aso Rock

Wannan dai na zuwa ne bayan jawabin da Tinubu ya yi wa ‘yan ƙasar a ranar Lahadi.

An kama tela da wasu 30 kan zanga-zanga da tutocin Rasha a Kano

An kama telan ne bayan da aka samu tutocin kasar Rasha guda bakwai a wurinsa.

An sa dokar hana fita a Kaduna da Zariya

Dokar hana fita tsawon awa 24 a Kaduna da Zariya ta fara aiki ne nan take