Muhimman ayyukan ci gaba da gwamnatina ta yi a watanni 14 — Tinubu
Na shirya fuskantar kowane irin ƙalubale muddin zai samar da kyakkyawar makoma.
Manyan Labarai
Na shirya fuskantar kowane irin ƙalubale muddin zai samar da kyakkyawar makoma.
Wajibi ne a hukunta masu fakewa da zanga-zangar suna sacewa da barnata dukiyar jama’a.
Na ji ciwon irin asarar rayuka da aka yi a jihohin Borno, Jigawa, Kano, Kaduna da sauransu.
Mataki ne mai tsauri amma ya zama tilas domin farfaɗo da tattalin arziki Nijeriya.
Ana sa ran Shugaba Tinubu zai yi jawabi game da halin da ƙasar nan ke ciki.