Manyan Labarai

Manyan Labarai

Muhimman ayyukan ci gaba da gwamnatina ta yi a watanni 14 — Tinubu

Na shirya fuskantar kowane irin ƙalubale muddin zai samar da kyakkyawar makoma.

‘Harbin masu zanga-zanga yana tuna min lokacin mulkin kama karya’

Wajibi ne a hukunta masu fakewa da zanga-zangar suna sacewa da barnata dukiyar jama’a.

Masu zanga-zanga su zo mu buɗe ƙofar sulhu —Tinubu

Na ji ciwon irin asarar rayuka da aka yi a jihohin Borno, Jigawa, Kano, Kaduna da sauransu.

Ba zan dawo da tallafin man fetur ba — Tinubu

Mataki ne mai tsauri amma ya zama tilas domin farfaɗo da tattalin arziki Nijeriya.

Zanga-zanga: Tinubu zai yi wa ’yan Najeriya jawabi

Ana sa ran Shugaba Tinubu zai yi jawabi game da halin da ƙasar nan ke ciki.