NAJERIYA A YAU: A Ina Shinkafar Gwmanatin Tarayya Ta N40,000 Ta Maƙale?
Mutane na ta tambaya inda shinkafar nan da Gwamnatin Tarayya ta ce a siyar ga ’yan kasa kan Naira 40,000 take.
Manyan Labarai
Mutane na ta tambaya inda shinkafar nan da Gwamnatin Tarayya ta ce a siyar ga ’yan kasa kan Naira 40,000 take.
Mutane 19 sun mutu sakamakon harin bom ɗin Boko Haram a teburin wani mai shayi, inda jama’a suke tsaka da hira a yankin Konduga
Mun samu labari cewa akwai waɗanda suke shirin fakewa da sunan zanga-zanga su tayar da hargitsi a jihar.
Kuɗin da muke samu daga Gwamnatin Tarayya ba zai wadace mu biyan sabon mafi ƙarancin albashi ba.
Hukumar ta ce za a yi wa ‘yan takara gwajin miyagun ƙwayoyi kafin ba su damar tsayawa takara.