Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: A Ina Shinkafar Gwmanatin Tarayya Ta N40,000 Ta Maƙale?

Mutane na ta tambaya inda shinkafar nan da Gwamnatin Tarayya ta ce a siyar ga ’yan kasa kan Naira 40,000 take.

Bom Ɗin Boko Haram Ya Kashe mutane 19 A Teburin Mai Shayi A Borno

Mutane 19 sun mutu sakamakon harin bom ɗin Boko Haram a teburin wani mai shayi, inda jama’a suke tsaka da hira a yankin Konduga

Ina gayyatar masu zanga-zanga zuwa Gidan Gwamnatin Kano — Abba

Mun samu labari cewa akwai waɗanda suke shirin fakewa da sunan zanga-zanga su tayar da hargitsi a jihar.

‘Gwamnoni da dama ba za su iya biyan N70,000 mafi ƙarancin albashi ba’

Kuɗin da muke samu daga Gwamnatin Tarayya ba zai wadace mu biyan sabon mafi ƙarancin albashi ba.

An sanya ranar zaɓen ƙananan hukumomin Kano

Hukumar ta ce za a yi wa ‘yan takara gwajin miyagun ƙwayoyi kafin ba su damar tsayawa takara.