Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tinubu ya sa hannu a fara biyan sabon albashi

Shugaban kasa ya sanya hannun kan dokar biyan N70,000 a matsayin albashi mafi karanci a Najeriya

Zanga-zangar tsadar rayuwa ta barke a Arewa

Matasan suna daga kwaleye masu dauke da rubutu da ke nuna bacin ransu kan halin tsadar rayuwa a kasar.

NAJERIYA A YAU: Shin Zanga-Zanga Na Tasiri A Najeriya?

A lokuta da dama idan ran ’yan kasa ya baci su kan dauki matakin nuna fushinsu ga gwamnati ta hanyar zanga-zanga.

Doka ta halasta wa ’yan ƙasa fita zanga-zanga — Peter Obi

Ya rage mana mu saurari masu zanga-zangar nan. Mu tattauna da su mu karɓi kokensu.

Boko Haram ta kai hari ofishin ’yan sanda a Borno

Mayaƙan sun kashe wani ɗan sanda da wata mace ɗaya a yayin harin na ba-zata.