Manyan Labarai

Manyan Labarai

Za mu yi zanga-zanga tsirara a majalisa —Magoya bayan Ndume

Sanata Ali Ndume ya bayyana sharadinsa na ci gaba da zama a Jam’iyyarsa ta APC

Zanga-zanga ’Yancin ’Yan Najeriya ne —Kungiyar Arewa

Kungiyar Fafutikar Sake Farfaɗo da Arewa ta bayyana goyon bayanta ga shirin zanga-zangar yaki da tsadar rayuwa a Najeriya.

NAJERIYA A YAU: Dalilin Takaddama Kan Rushe Hukumomin Raya Biranen Kaduna

Majalisar Dokokin Jihar Kaduna ta bayyana kudurin soke dokar hukumomin raya biranen jihar.

Mun gano masu kitsa zanga-zangar matsin rayuwa — DSS

Burin masu shirya zanga-zangar shi ne sauya gwamnati musamman ta tarayya.

Zanga-Zanga: Tinubu da gwamnonin APC na ganawar sirri

An dakatar da zaman Majalisar Zartarwa da aka shirya yi a ranar Alhamis, 25 ga watan Yulin 2024.