Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Shin Zanga-Zanga Kan Sauya Al’amura A Najeriya?

A lokuta da dama idan ran ’yan kasa ya baci su kan dauki matakin nuna fushinsu ga gwamnati ta hanyar zanga-zanga.

Ba mu muka shirya zanga-zangar yaki da tsadar rayuwa ba —NLC

Ba NLC ce ta shirya zanga-zangar ba, kuma ba ta manta da ƙuncin rayuwa da ake ciki ba.

Zanga-zanga ta barke a Abuja kan tsige Ndume

Al’ummar Borno ta Kudu sun yi zanga-zanga a Abuja kan tsige Sanatansu, Mohammed Ali Ndume, saboda sukan Gwamnatin Tinubu kan matsin rayuwa

Matatar Dangote: A gaggauta dakatar da shugaban NMDPRA —Majalisa

Ana zargin NMDPRA na ba da lasisi ga masu shigo da man dizel mai haddasa cutar kansa da cutar huhu

Sau 8 aka aura min ’yan Boko Haram —Ɗalibar Chibok Mai Juna-biyu

Ta bayyana yadda ake tsare ‘yan mata a sansanin Boko Haram da ke dajin Sambisa.