Manyan Labarai

Manyan Labarai

An ba ’yan Arewa kwana 4 su fice a Jihar Delta

Al’ummar Arewa na cikin tashin hankali bayan an ba su wa’adin zuwa ranar Alhamis su fice daga yankin Abavo

Kano: Abba ya nada sabbin sarakuna uku

Abba ya sake nada Sarkin Gaya da aka tube tare sabbin sarakunan Karaye da Rano

DAGA LARABA: Ko Tallafin Shinkafar Gwamnati Zai Magance Damuwar Talakan Najeriya?

Tun bayan janye tallafin man fetur, gwamnati ke ta raba kayan abinci ga talakawa domin rage musu radadi.

Sanatoci na shirin tsige Ndume kan sukar Tinubu

Ana zargin magoya bayan Tinubu na yunkurin dakatar da Sanata Ali Ndume kan saukar Shugaba Tinubu kan yunwa da rashin tsaro

Kano: Abba ya sa hannu kan dokar karin masarautu uku

Sarakunan Masautun Gaya da Karaye da Rano za su kasance a karkashin jagorancin Sarkin Kano karkashin