Manyan Labarai

Manyan Labarai

Majalisar Kano ta kirkiro sabbin masarautu

Sarakunan sabbin masarautun za su kasance masu daraja ta biyu a kuma a karkashin jagorancin Sarkin Kano

Umar Bush ya samu mukami a Fadar Shugaban Kasa

Tuni dai Umar Bush ya karbi takardarsa ta fara aiki a Fadar Shugaban Kasa

’Yan bindiga sun kashe mutane 4 sun sace 150 a Zamfara

’Yan bindigar sun yi garkuwa da jarairai da wasu mutane kimanin 150 a yankin Kaura Namoda

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Azumin Tasu’a Da Ashura

Azumi ne da ake yi cikin watan Muharram a shekarar Musulunci.

UAE ta dawo bai wa ’yan Najeriya biza — Gwamnatin Tarayya 

UAE ta ɗage haramcin bayan cika easu sharuɗa da ta yi wa Najeriya.