Manyan Labarai

Manyan Labarai

Mutum 22 sun mutu a ruftuwar ginin makaranta a Jos

An bukaci duk wasu makarantun da da ba su tabbatar da ingancin gininsu ba da su rufe nan take.

Tinubu ya sauya Shugaban Hukumar Tashohin Ruwa

Tinubu ya sallami Mohammed Bello-Koko daga shugabancin Hukumar Tashoshin Ruwa ta NPA.

Hukuncin Kotun Ƙoli kan ’yancin ƙananan hukumomi ya rage mana nauyi — Gwamnoni

Mutane ba su san yadda jihohi ke kashe maƙudan kuɗi wajen ɗaukar ɗawainiyar ƙananan hukumomi ba.

Dalilai uku da ke janyo rikici tsakanin ’yan siyasa da sarakuna

Ya rage ga Nijeriya ta fayyace irin aikin da sarakunan za su yi a cikin al’umma, domin har yanzu babu kamarsu.

’Yan ta’adda sun tsere daga gidan yarin Nijar

Fursunoni da dama sun tsere daga gidan yarin garin garin Koutoukale inda ake tsare da manyan mayakan jihadi