HOTUNA: Yadda ake aikin ceto daliban da makaranta ta rushe da su a Jos
Ga hotunan yadda ake gudanar da aikin ceton da ake gudanarwa a wajen bayan aukuwar iftila’in a safiyar Juma’a.
Manyan Labarai
Ga hotunan yadda ake gudanar da aikin ceton da ake gudanarwa a wajen bayan aukuwar iftila’in a safiyar Juma’a.
Benen mai hawa biyu ya rushe ne a yayin da dalibai ke zana jarabawa a safiyar Juma’a
An yanke wa ’yan daba 106 hukunci ba tare da zabin biyan tara ba a kwanaki 10 Jihar Kano
Saleh Mamman ya kasance ministan lantarki a zamanin mulkin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Hukuncin kotun koli kan ikon kananan hukumomi ya jefa su cikin farin ciki a fadin Najeriya.