Manyan Labarai

Manyan Labarai

HOTUNA: Yadda ake aikin ceto daliban da makaranta ta rushe da su a Jos

Ga hotunan yadda ake gudanar da aikin ceton da ake gudanarwa a wajen bayan aukuwar iftila’in a safiyar Juma’a.

Makaranta ta rushe da dalibai suna zana jarabawa a Jos

Benen mai hawa biyu ya rushe ne a yayin da dalibai ke zana jarabawa a safiyar Juma’a

An yanke wa ’yan daba 106 hukunci a kwana 10 a Kano

An yanke wa ’yan daba 106 hukunci ba tare da zabin biyan tara ba a kwanaki 10 Jihar Kano

Kotu ta tura tsohon ministan lantarki zuwa gidan yari

Saleh Mamman ya kasance  ministan lantarki a zamanin mulkin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.

NAJERIYA A YAU: Wane Sauyi ‘Yancin Cin Gashin Kai Zai Kawo A Kananan Hukumomi?

Hukuncin kotun koli kan ikon kananan hukumomi ya jefa su cikin farin ciki a fadin Najeriya.