Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tinubu da Atiku sun yaba da hukuncin Kotun Ƙoli kan ’yancin ƙananan hukumomi

Tabbatar da ’yancin ƙananan hukumomi babbar nasara ce ga ’yan Najeriya.

Muna kan bakarmu kan mafi ƙarancin albashin ma’aikata — NLC

Ba mun tafi ba ne mu yi ciniki amma muna nan kan bakarmu har sai mun kammala tattaunawa.

Za a ci gaba da shari’a ba sai Ganduje ya halarci zaman kotu ba — Alƙali

Gwamnatin Kano ta ce ta tanadi shaidu 15 da za su bayyana a gaban kotu.

Zargin N33bn: Tsohon ministan lantarkin Buhari ya sume a kotu

Tsohon ministan ya shiga akwatin ba da shaida, inda aka ga wani bangare na tufafinsa a jike sharkaf

Kotun Koli ta haramta wa gwamnoni taba kudin kananan hukumomi

Kotun Koli ta umarci Gwamnatin Tarayya ta rika tura wa tura wa kananan hukumomi kudadensu kai-tsaye daga asusun Tarayya