Manyan Labarai

Manyan Labarai

Yadda ’yan bindiga suka kashe sojoji 5 suka kona motarsu a hanyar Abuja

Yankin Audu Jangwam ya yi kaurin suna da ayyukan ’yan fashi da masu garkuwa da mutane

DAGA LARABA: Matakan Kauce Wa Hadarin Ambaliyar Ruwa

Kusan ko wace damina sai hukumomi sun gargadi mazauna yankuna game da ambaliyar ruwa.

Ma’aikatanmu na kai wa ‘yan bindiga bayanai —Jami’ar FUDMA

Hukumomin tsaro sun fara bincike kan ma’aikatan jami’ar da ake zargin sun yi wa ’yan bindiga leken asiri

Sarautar Rano: An yi arangama tsakanin ’yan daba da matasa

Shugaban riƙon ƙwarya na ƙaramar hukumar da wakilin Sarkin Kano na 16, sun tsere da ƙafarsu.

‘Yan Boko Haram 69 sun miƙa wuya ga Rundunar MNJTF

An kuɓutar da iyalan ‘yan Boko Haram 12, da suka haɗa da mata 5 da yara 7, tare da miƙa su ga sojojin sashe na 1, Operation Haɗin Kai.