Manyan Labarai

Manyan Labarai

Shekaru 100: Sheikh Dahiru Bauchi Ya Zarce Sa’a —Gwamnonin Arewa

A tsawon rayuwar malamin, ya kasance ginshiƙi kuma abun koyi ga al’umma

Tinubu ya ƙirƙiro ma’aikatar harkokin kiwon dabbobi

Tinubu ya ƙirƙiro da ma’aikatar domin magance rikice-rikicen noma da makiyaya.

Majalisa ta yi watsi da yarjejeniar Samoa

Majalisar ta kuma bukaci gwamnatin ta dakatar da aiwatar da yarjejeniyar sai an warware duk sarkakiyar da ke tattare da ita.

Sheikh Dahiru Bauchi ya cika shekaru 100 a duniya

Shekara 76 yana tafsirin Alkur’ani kuma ’ya’yansa 78 da jikoki sama da 199, da tattaba kunne 12 su ma sun haddacce Al-Kur’ani

Auren jinsi: Hisbah na bincikar jami’inta a Kano —Daurawa

Jami’in Hisbah da ya halarci taron kungiyar LGBTQ ya yi kira da a ba su dama tare da kare hakkokin mambobinsu