Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tinubu zai kayar da Kwankwaso da Abba a Kano a zaben 2027 —Abdullahi Abbas

Abdullahi Abbas ya ce APC za ta samu ninki uku na kuri’un 2023 a zabe mai zuwa a Kano, amma Abba da Kwankwaso za su kai labari ba a zaben 2027

Jerin jihohin da suka ba da hutun Sabuwar Shekarar Musulunci

Akalla gwamnatocin jihohin 10 a Najeriya ne suka ba da hutun shiga Sabubwar Shekarar Musulunci ta 1446 Bayan Hijira.

NDLEA ta kama mai unguwa dauke da tabar wiwi

Jami’an Hukumar NDLEA sun kama mai unguwar dauke da tabar wiwi

NAJERIYA A YAU: Dalilin Dawowar Layukan Mai A Najeriya

Jihohi da dama a wannan lokaci sun fada cikin yanayin dogayen layukan mai da kuma karancinsa.

Tinubu ya sake zama shugaban ECOWAS

An sake zaɓensa a matsayin shugaban ECOWAS karo ma biyu cikin shekara guda.