Manyan Labarai

Manyan Labarai

An sassauta dokar takaita zirga-zirga a Jos

Kwamishinar Yaɗa Labarai da Sadarwa ta jihar, Joyce Lohya Ramnap, ta ce an sassauta dokar daga karfe 7 na safe zuwa 3 na rana.

Gwamnan Bauchi zai sauya sheka zuwa ADC

Idan Bala Mohammed ya koma ADC, Jam’iyyar ta samu gwamna mai ci na farko, wanda hakan zai kara mata karfi a kan tsofaffin gwamnoni da tsofaffin

Majalisa ta amince Tinubu ya ciyo bashin Dala biliyan 6

Wannan rance zai ƙara yawan bashin da ake bin Najeriya daga dala biliyan 110.3 zuwa Dala biliyan 115.3.

ICPC ta sake tsare El-Rufai

Kotu ta dage sauraron bukatar belin tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, zuwa ranar Laraba

Jama’a sun kashe barawon waya a Kano

A cikin dan lokaci taron jama’a ya afka musu, aka yi musu dukan kawo wuka da duk abin da aka samu