Yau ake daura auren Sadiya Gyale
A wannan Juma’a 5 ha watan Yuli, 2024 ne Sadiya Gyale za ta shige daga ciki.
Manyan Labarai
A wannan Juma’a 5 ha watan Yuli, 2024 ne Sadiya Gyale za ta shige daga ciki.
A watan Agusta za a kaddamar da aikin gina titin mai nisan kilomita 1,000 daga Jihar Kebbi zuwa Legas
Masu shan wutar lantarki a tsarin Band ‘A’ sun samu sanarwar karin kudi
Za a shiga Sabuwar Shekarar Musulunci ta 1446 Bayan Hijira
Ina da yaƙinin cewa al’ummar ƙasa baki ɗaya na fuskantar ƙalubalen da aka gada.