Mutum biyu sun shiga hannu kan zargin sace mahaifiyar Rarara
A kafa suka zo, ba su yi harbi ba a lokacin da suka ka yi awon gaba da ita cikin ’yan mintoci.
Manyan Labarai
A kafa suka zo, ba su yi harbi ba a lokacin da suka ka yi awon gaba da ita cikin ’yan mintoci.
’Yan bindiga sun sace mahaifiyar mawakin siyasa Dauda Kahutu Rarara
’Yan sanda sun kwari katunan ATM na mutane 21 a hannun matashin a garin Dukku da ke Jihar Gombe
Yau ce Ranar Kula da Tsaftar Muhalli ta Kasa a Najeriya
Olukoyede yana tabbatar wa da jama’a cewa EFCC za ta ci gaba da gudanar da ayyukanta cikin ƙwarewa da kuma mutunta doka.