Manyan Labarai

Manyan Labarai

Mutanen da suka mutu a harin wuta a masallacin Kano sun karu zuwa 23

Mutum biyu sun tsira daga cikin mutanen da matashin ya cinna wa wuta suna jam’in sallar asuba a masallaci

Matashi ya sace N120m a asusun makwabcinsa

An kwace kudi miliyan N35 da gine-gine da manyan shaguna da sauran kadarori a hannun matashin

NAJERIYA A YAU: Kimar Sarakunan Gargajiya A Idon Al’ummar Arewa

A baya-bayan nan ana samun muhawara kan kimar masarautun gargajiya.

Kada sojoji su bari ƙabilanci ya shiga ayyukansu — Sarkin Musulmi

Sarkin Musulmi ya yi wannan roƙo ne a lokacin ƙaddamar da sabon ginin hedikwatar rundunar sojojin Najeriya a Bauchi

An tura sojojin Nijeriya 177 aikin wanzar da zaman lafiya a Guinea-Bissau

Ana fama da matsalolin shugabanci a Guinea-Bissau lamarin da ke barazana ga zaman lafiyar Yammacin Afirka.