Manyan Labarai

Manyan Labarai

NLC ta kira taron gaggawa bayan gwamnati ta jingine batun karin albashi

Gwamanti ta jingine batun karin albashi domin Shugaba Tinubu ya kara tuntubar masu ruwa da tsaki kafin mika lamarin ga Majalisar Dokoki ta Kasa.

DAGA LARABA: Shirin Gwamnonin Arewa Maso Yamma Na Magance Matsalar Tsaro

Yayin da ake kammala taron yini biyu a kan matsalar tsaro a shiyyar Arewa maso yammacin Najeriya, hankali ya karkata zuwa ga mataki na gaba.

An gabatar da ƙudurin gyara masarautar Sarkin Musulmi a Sakkwato 

Idan gwamnatin jihar ta zartar da dokar za ta rage wa Sarkin Musulmi ikon naɗa muƙamai.

Majalisar Zartaswa ta dage tattaunawa kan ƙarin mafi ƙarancin albashi

Ministan ya ce an bar wa Tinubu takardar kan sabon tsarin mafi ƙarancin albashi don yin nazari.

Jami’in Kwastam ya mutu yayin zaman kwamitin majalisa

Jami’in ya yanke jiki ya faɗi ana tsaka da zaman kwamitin majalisar wakilai a ranar Talata.