Manyan Labarai

Manyan Labarai

HOTUNA: Yadda mahajjatan bana suke tsayuwar arfa

Ko a hadisi ma ya zo, Annabi SAW ya ce Arfa ita ce hajji.

Za a fassara huɗubar Arafa cikin harsuna 20 — Saudiyya

Hausa ne kaɗai harshen da ya samu damar shiga jerin harsunan da za a yi fassara da su a duk faɗin Najeriya.

Sarautar Kano: Kotu ta yi watsi da bukatar neman tsige Sarki Sanusi II

Kotun ta ba da umarnin biyan Aminu Ado Bayero diyyar Naira miliyan 10

Yadda alhazai miliyan 1.8 ke gudanar da aikin Hajjin bana

A wannan rana ta Tarwiyah alhazai suke fitowa sanye da Ihrami suna yin talbiyya da sauran zikirori daga Makkah zuwa Mina, gabanin wucewarsu zuwa Filin

Shari’ar Murja: Kotu ta umarci Hisbah ta Akawun Majalisar Kano su bayyana a gabanta

Dokar da ake takkadama a kai ita ce Hisbah ke amfani da ita wajen kama masu laifi.