Wakilan Aminiya sun tsallake rijiya da baya a Kano
“…na ɗauka sai ɓata-garin sun kashe abokin aikin nawa saboda yadda na ga suna ƙoƙarin burma masa wuƙa bayan ya faɗi shame-shame a ƙasa.”
Manyan Labarai
“…na ɗauka sai ɓata-garin sun kashe abokin aikin nawa saboda yadda na ga suna ƙoƙarin burma masa wuƙa bayan ya faɗi shame-shame a ƙasa.”
Ya dafa a hannun ’yan sanda a hanyarsa ta kai wa matsafa kokon mutane guda takwas a cikin buhu
Kananan hukumomi sun ce za a dora musu nauyi idan aka amince da mafi karancin albashin N62,000.
Idan ka je wasu jihohi, gwamnoni sun shagaltu da ƙarfafawa masu laifi saboda siyasa.
Wasiƙar Sarki Aminu Bayero ta bayyana jadawalin shagulgulan da za a gudanar.