Manyan Labarai

Manyan Labarai

Maƙiyan Kano sun hana Abba aiki tsawon shekara guda — Kwankwaso

Kwankwaso ya ce maƙiyan Jihar sun ɗauke hankalin gwamnan ta hanyar kawo cikas ga ayyukansa.

’Yan ‘gaban goshin’ Tinubu da suke damawa a sha haka a Nijeriya

Har yanzu Faleke na ci gaba da zama cikin ’yan gaban goshi da ke fada-a-ji a gwamnatin Tinubu.

Gwamnati ta miƙa tayin N62,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi

Gwamnonin Nijeriya sun sanar da cewa ba za su iya biyan naira 60,000 a matsayin mafi karancin albashi ba.

Ba za mu iya biyan N60,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi ba — Gwamnoni

Ba zai yiwu a ɗora mana nauyin da ba za mu iya saukewa ba.

An kashe ’yan sanda 7 da wasu 35 a Zamfara da Katsina

Sabon hari ya yi sanadin rasa rayuka 42 a Zamfara da Katsina ciki har da ‘yan sanda bakwai.