Manyan Labarai

Manyan Labarai

Akwai rufa-rufa a batun janye tallafin man fetur — Atiku

Tinubu ya ce har yanzu bai sauya matsayarsa kan cire tallafin man fetur ba.

Kotu ta sa ranar bayyana huruminta kan rushe masarautun Kano

Kotun za ta fayyace ko tana da hurumin sauraron ƙarar rushe masarautu biyar a jihar Kano.

An kama maniyyatan Hajji da hodar iblis a Legas

Mutum biyu da ake zargi sun haɗiye kunshi dari dari na hodar iblis din.

Yadda shari’ar Masarautar Kano ke gudana

An fara sauraron shari’ar cikin tsauraran matakan tsaro

Yadda ake zaman jiran ci gaban Shari’ar Masarautar Kano a kotu

An hallara a Babbar Kotun Tarayya da ke Gyadi-gyadi don ci gaba da sauraron shari’ar Rikicin Masarautar Kano