Manyan Labarai

Manyan Labarai

Da ikon Allah Zamfarawa za su kayar da Dauda Lawal a zaɓen 2027 —Yusuf MD

“Tarihi zai maimaita kansa, da ikon Allah, sai an kayar da Dauda a zaɓe mai zuwa tun da ya fi waɗanda ya gada zalunci, abin da Matawalle ya samu a she

Kwankwaso zai koma jam’iyyar ADC a ranar Litinin — Ƙofar Mata

Wannan mataki na Kwankwaso na iya ƙara wa jam’iyyar ADC ƙarfi.

Sojoji sun kashe mayaƙan ISWAP 38, sun daƙile hari a sansanin soji a Borno

Dakarun sun daƙile harin da mayaƙan ISWAP suka kawo wa sansaninsu.

’Yan bindiga sun kai hari asibiti, sun sace ma’aikatan lafiya a Ondo

Sai dai jami’an tsaron Amotekun sun yi nasarar ceto wasu da aka sace.

Sulhu da ’yan bindiga ya zame mana alƙaƙai — Zamfarawa

Al’ummar ƙauyen Madira da ke Ƙaramar Hukumar Ƙaura Namoda, Jihar Zamfara, sun koka kan yadda sulhun da suka yi da ’yan bindiga ya zamar musu alaƙaƙai,