Manyan Labarai

Manyan Labarai

A kawo min lissafin sabon albashi cikin awa 48 —Tinubu

Kungiyar kwadago ta ce ba za ta karbi karamin kari kan mafi karancin albashin N60,000 ba

Saudiyya ta fara koro alhazai marasa takardar shaidar aikin Hajji

An fara kame da cin tarar N3.9m ga marasa takardar shiadar aikin Hajji a birnin Makkah, Mina, Arafa, Muzdalifa, cibiyoyin tantance alhazai

Masu garkuwa sun sace mutane 56 a Jihar Neja

Sun bai wa mazauna ƙauyukan wa’adin ranar 15 ga watan Yuni a matsayin ranar karɓar kuɗin fansa

DAGA LARABA: Dalilin Da Maza Ba Su Son Likita Namiji Ya Duba Matansu

Wasu maza na tuburewa likita namiji ba zai duba musu iyali ba, musamman wajen haihuwa.

An kama ɗan bindiga mai shekara 70 a Kaduna

An kama ƙasurguman huɗu da suka addabi mazauna yankin Arewa maso Yamma.