Manyan Labarai

Manyan Labarai

“Rashin tsaro ya hana ceto mutum 30 da suka maƙale wajen haƙar ma’adinai”

Shugaban ya ce ba shi tabbacin adadin da aka ceto saboda hare-haren ‘yan bindiga a yankin.

Sanata Ningi ya dawo Majalisa bayan dakatarwar watanni uku

Da aka tambaye shi ko ya ji daɗin hutun nasa, Sanatan ya amsa da cewa: “Sosai kuwa.”

Kungiyar Kwadago ta janye yajin aiki nan take

Majalisar zartarwar kungiyar NLC da TUC ta amince a dakatar da yajin aikin nan take na tsawon mako guda

Tsohuwar matar wani alkali ta kashe shi a Kebbi

Kotu ta yanke hukuncin rataya ga tsohuwar matar wani alkali kan laifin hallaka shi.

Katse lantarkin Najeriya: NLC da kamfanin TCN sun sa zare

NLC ta karyata zargin da TCN ya yi wa jami’an kungiyar na dukan ma’aikata a tashoshin lantarki