Manyan Labarai

Manyan Labarai

Akwai barazanar kai wa Majalisar Kano hari —’Yan Sanda

’Yan sanda sun lashi takobin casa duk masu neman hana zaune tsaye a kan dambarwar rushe sabbin masautun Jihar Kano

Rikicin Masarautu: Gwamnatin Kano ta ba wa Ribadu hakuri

Gwamnatin Kano ta bukaci Shugaba Tinubu ya sa baki kan dambarwar masarautun jihar mai cike da rudani

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Haddasa Dambarwar Sarauta A Kano

Gwamna Abba ya sanya hannu kan dokar da ta soke sabbin masarautun da Ganduje ya kirkira shekara hudu baya.

Zanga-zangar neman dawo da Aminu Bayero karagar mulki ta ɓarke a Kano

Ana ci gaba da shiga ruɗani a Kano kan rushe masarautu da gwamnatin jihar ta yi.

Kano: Sarakunan Arewa sun buƙaci a zauna lafiya

Tuni masu ruwa da tsaki a Arewacin Najeriya suka fara kiranye-kiranye don neman a zauna lafiya.