Akwai barazanar kai wa Majalisar Kano hari —’Yan Sanda
’Yan sanda sun lashi takobin casa duk masu neman hana zaune tsaye a kan dambarwar rushe sabbin masautun Jihar Kano
Manyan Labarai
’Yan sanda sun lashi takobin casa duk masu neman hana zaune tsaye a kan dambarwar rushe sabbin masautun Jihar Kano
Gwamnatin Kano ta bukaci Shugaba Tinubu ya sa baki kan dambarwar masarautun jihar mai cike da rudani
Gwamna Abba ya sanya hannu kan dokar da ta soke sabbin masarautun da Ganduje ya kirkira shekara hudu baya.
Ana ci gaba da shiga ruɗani a Kano kan rushe masarautu da gwamnatin jihar ta yi.
Tuni masu ruwa da tsaki a Arewacin Najeriya suka fara kiranye-kiranye don neman a zauna lafiya.