Manyan Labarai

Manyan Labarai

Zanga-zanga ta ɓarke kan rushe masarauta a Kano

Zanga-zangar na zuwa ne bayan rushe masarautun jihar da gwamnatin Kano ta yi.

Ya kamata Tinubu ya bayyana kadarorinsa bayan shekara ɗaya a kan mulki — SERAP

Wannan dama ce da Tinubu zai nuna wa ’yan ƙasar yadda yake son ci gaba dimokuraɗiyya da nuna tsantseni.

HOTUNA: Jirgin Kasan Kaduna zuwa Abuja ya kauce hanya

Jami’an tsaro sun isa wurin da jirgin ya yi hatsari da ke tsakanin wasu duwatsu.

Yadda ta’addanci da talauci suke dabaibayi ga mazauna iyakar Nijeriya da Nijar

In kana so ka karance bushasshiyar kasa, Nijar ce inda ya kamata mutum ya je.

Ba ni da hannu a dawowar Aminu Ado Bayero Kano — Ribadu

Ribadu ya musanta zargin da ake na cewar yana da hannu wajen haddasa rikici a jihar.