Rikicin Masarauta: Malaman Kano sun buƙaci Tinubu ya samar da zaman lafiya
Malaman sun buƙaci a yi sulhu kan lamarin ba tare da an samun tarzoma a jihar ba.
Manyan Labarai
Malaman sun buƙaci a yi sulhu kan lamarin ba tare da an samun tarzoma a jihar ba.
Jami’an sun lashi takobin tabbatar da tsaro a jihar yayin da ake zaman ɗarɗar.
Za mu tabbatar da umurnin kotu kan dakatar da rushe msauratun Kano a cewar ’yan sanda.
Wasu kwamishinoni da muƙarraban gwamnatin Kano na daga cikin mutanen da ke kai gaisuwa.
Ganduje da Mai ba Shugaban Kasa Shawara kan Harkokin Tsaro na neman dawo da Sarki kujerarsa.