Manyan Labarai

Manyan Labarai

CBN Ya Umarci ’Yan Canji Su Sake Rajista

An ba wa masu harkar canji wa’adin wata shida su sake yin rajista domin mallakar lasisin gudanar da harkar

An koro daliban Najeriya da ke karatu a Birtaniya

Tashin Dala ya sa ’yan Najeriya kasa biyan kudin makaranta, lamarin da ya sa aka koro su gida daga Birtaniya

NAJERIYA A YAU: Shin Ganawar Atiku Da Obi Na Kaɗa Hantar APC?

Jam’iyar APC ta bukaci ‘yan Najeriya kada su aminta da Atiku da Obi.

Bayan kwana 20 da hawan Abba mulki muka so a rusa masarautun Kano — Ɗan Majalisa

Mun so a rushe duk masarautun Kano bayan kwanaki 20 da rantsar da Abba Kabir Yusuf.

Kotu ta bai wa Abba Kyari damar halartar ta’aziyyar mahaifiyarsa

Abba Kyari zai shaƙi iskar ’yanci bayan shafe watanni 27 yana tsare kan badaƙalar hodar iblis.