Manyan Labarai

Manyan Labarai

Masu Albashin 7,000 A Borno Ta Bayan Fage Suka Sami Aiki

Shugaban Kungiyar Malamai ta Najeriya (NUT) reshen Borno, Kwamred Garba Zali, ya bayyana damuwarsa kan yadda ake biyan wasu malamai albashin N7,000 a

’Yan bindiga sun shiga hannu wurin ba wa sojoji cin hanci a Taraba

Masu garkuwa da mutane da ake neman su ruwa a jallo sun yi wa sojoji tayin cin hancin miliyoyin Naira, amma sojoji suka damke su

Mahara sun kashe mutane 40 a Filato

Wadanda aka kashe sun hada da ’yan banga a kauyen Zurak da ke Gundumar Bashar a Karamar Hukumar Wase.

Masu garkuwa na neman N30m kan yara 3 a Kaduna

’Yan bindiga na neman miyagun kwayoyi da kayan abinci da kudi Naira miliyan 30 kafin su sako yara uku ’yan gida daya da suka sace a Kaduna

An Sace Mutane 20 A Abuja

Mutum daya na samun kulawa a asibiti sakamakon raunin harbi a yayin musayar wuta