Manyan Labarai

Manyan Labarai

Rashin Tsaro: Tsoffin gwamnonin Zamfara sun yi taron sirri

Matawalle ya bayyana wa sauran tsoffin gwamnonin aniyarsa ta yin aiki tare da su domin kawo karshen ayyukan ’yan bindaga a jihar Zamfara

Harin Masallacin Kano ya bar marayu 100, mata 13 sun shiga takaba

Wata matar aure ta rasa danta da mijinta da dan uwanta a harin Masallacin Larabar Abasawa

Yadda wa ya yi wa ƙanwarsa yankan rago bayan ya yi garkuwa da ita

Wanda ake zargin, ɗan yar mahaifin yarinyar da ya kashe ne da dukkansu ke zaune a Zariya.

NAJERIYA A YAU: Yadda Za Ku Ceto Yaron Da Ya Kamu Da Jijjiga

Yanayin yana kama da farfadiya amma masana sun bayyana bambancin da ke tsakaninsu

Peter Obi ya ziyarci waɗanda harin masallaci ya rutsa da su a Kano

Taƙaddamar rabon gado ce ta janyo mutuwar mutanen a ƙauyen Larabar Albasawa da ke Ƙaramar Hukumar Gezawa a Jihar Kano.