Manyan Labarai

Manyan Labarai

Majalisar Dattawa ta amince da ƙudirin kafa Hukumar Raya Arewa maso Yamma

Yanzu za mu aika ta zuwa ga Shugaban Kasa domin ya amince, ya rattaba hannu.

NIMET ta yi hasashen ambaliyar ruwa a Kano

An yi shirin matakan da za a bi don daƙile afkuwar ambaliya a faɗin jihar.

Ƙarin ɗalibai 7 na Jami’ar Kogi sun shaƙi iskar ’yanci

Ba za mu saduda ba har sai an ceto ragowar ɗaliban da aka yi garkuwa da su.

Auren Marayu: Limamai sun yi wa Ministar Tinubu wankin babban bargo

Shugaban majalisar, Barista Abdulmalik Sarkindaji, ya ce bai ji dadin yadda ministar ta tozarta shi ba.

An sauya kotun da ke sauraron shari’ar Ganduje a Kano

Gwamnatin Kano ta ce tana shaidu 15 ƙwarara da za ta iya gabatarwa a duk lokacin da aka buƙata.