’Yan Najeriya na cikin ƙunci a Gwamnatin Tinubu — Kukah
Kukah yana roƙon ‘yan Najeriya da su jajirce saboda gina al’umma ta gari yana ɗaukar lokaci.
Manyan Labarai
Kukah yana roƙon ‘yan Najeriya da su jajirce saboda gina al’umma ta gari yana ɗaukar lokaci.
NLC ta yi mamakin dalilin da gwamnati da mambobin kamfanoni masu zaman kansu ke tozarta su.
Ana zargin rigimar rabon gado ce ta yi sanadin da matashin ya cinna wa mutane a masallacin a da nufin nuna rashin amincewarsa
Matashin mai shekaru 38 ya shiga hannun hukuma bayan da ya cinna wa mutane wuta a lokacin da suke sallar asuba a masallaci
Ana tsaka da Sallar Asuba a safiyar Laraba a masallacin ne mutumin ya zuba musu fetur ya kyasta wuta sannan ya kulle su a ciki.