Manyan Labarai

Manyan Labarai

An yi garkuwa da yara da mata 80 a Katsina

Sa’o’i kadan bayan janyewar sojoji ’yan bindiga suka sace kananan yara da mata a kauyen ’Yar-Malamai da ke Karamar Hukumar Faskari

Yau za a fara jigilar maniyyatan Najeriya zuwa Saudiyya

Maniyyata kimanin 65,000 daga Najeriya za su sauke farali a aikin Hajjin 2024

DAGA LARABA: Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mai Aikin Hajji

Akwai wuraren da malamai suka ce ana amsar addu’ar mahajjaci nan take a birnin Makka.

Yadda babban dan shugaban ISWAP ya mika wuya

Mahmud Mamman Nur Albarnawy ya mika kansa ga jami’an tsaro

Kotu ta hana Gwamnatin Kano bincikar Ganduje

An ƙaddamar da kwamitocin shari’a guda biyu da suke gudanar da bincike kan almubazzaranci da dukiyar jama’a,