Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan bindiga sun bukaci N900m kudin fansar mutane 13 da suka sace a Abuja

Sun sace fasto da mace mai juna biyu da kasarake da malamin makaranta

DAGA LARABA: Dalilan Da Za A Hana ’yan kasa da shekara 18 shiga jami’a

Samun dalibai ’yan kasa da shekaru 18 a jami’o’i ya zama ruwan dare

Mun ba Tinubu sa’o’i 48 ya soke harajin tura kudi ta intanet —SERAP

Harajin ya saɓa wa kundin tsarin mulkin Najeriya na 1999 da kuma haƙƙin ɗan adam na ƙasa da ƙasa da alƙawuran da aka ɗauka.”

Ruwan sama ya lalata gidaje 200 da makarantu a Filato

Guguwa da mamakon ruwan sama sun ɗage rufin gidaje kimanin 200, asibitin ajujuwa da shaguna a yankin Miango

Abba ya sanya hannu kan dokar gwajin jini kafin aure a Kano

Za a yi wa masu karya dokar daurin shekara biyar a gidan yari ko kuma tarar Naira 500,000