Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tsadar Siminti: Majalisa ta ba Dangote da BUA wa’adi su bayyana a gabanta

Majalisar ta kuma gayyaci Ministan Ma’adanai, Dele Alake, da ya gurfana gaban kwamitin bayan ya kasa bayyana a ranar Talata.

Bankuna za su fara cirar 0.5% daga masu tura kudi ta intanet

Bankin CBN ya umarci bankun su fara cirar wannan haraji nan da makonni biyu masu zuwa

’Yan Bindiga Sun Tashi Kauyuka 10 A Kaduna

Mazauna wasu ƙauyuka 10 a Karamar Hukumar Giwa a Jihar Kaduna sun tsere daga gidajensu saboda harin ’yan ta’adda masu satar mutane.  Da dama dag

Sojojin Nijar sun kama jagoran ’yan bindigar Najeriya

Sojojin Nijar sun kama Kachalla Mai Daji yana kokarin sace dabbobi ya tsallaka iyakar Najeriya da Nijar

NAJERIYA A YAU: Abun Da Za A Fara Lura Kafin Shiga Tasi A Abuja

Tsadar rayuwa ta sa masu motoci sun koma yin tasi domin neman kudi a Abuja.