Manyan Labarai

Manyan Labarai

Yadda fasinjoji suka ceto yara 5 da ‘wata ‘yar sanda’ ta sato daga Sakkwato

An bukaci hukumomin Jihar Sakkwato su bi diddigin lamarin don ceto yaran.

Ƙarin Albashi: Gwamnati da ’yan ƙwadago sun sa zare

A Jihar Borno akwai ma’aikatan da ake biya albashin Naira 7,000 duk wata.

Cutar ƙyanda ta laƙume rayuka 42 a Adamawa

Cutar ƙyanda ta ɓarke a unguwanni 8 a Mubi da kuma unguwanni 7 a Gombi.

Ma’aikatan jinya sun koka kan rashin albashin watanni 8 a Kaduna

An ba mu albashin watanni uku amma na sauran watanni takwas sun maƙale.

Kotu ta dakatar da NERC da KEDCO daga ƙarin kuɗin wutar lantarki

An kuma hana NERC da KEDCO daga tsoratarwa ko barazanar katse wa abokan hulɗarsu wutar lantarkin.