Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan bindiga sun kashe sojoji 9 da dan sanda a Kebbi

Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris, ya ce lamarin ya faru ne da daren Talata a qauyen Giro Masa, inda jami’an tsaron suka fada tarkon ’yan ta’adda. 

Muna bai wa ’yan Najeriya haƙuri kan ƙaranci wutar lantarki — Ministan Makamashi

Matsalolin da muke fuskantar sun fi ƙarfin a magance su cikin ƙanƙanin lokaci.

DAGA LARABA: Yadda ‘Yanbindiga Ke Amfani Da Hakar Zinare Wajen Mallakar Makamai

Matsalar tsaro da taki-ci taki cinyewa na da nasaba da hakar ma’adinai ba bisa ka’ida ba musamman a yankin Arewacin Najeriya, kamar yadda

Muna fama da ƙarancin jami’ai mata a Kano — NDLEA

An bayyana damuwa kan yadda ake samun ƙaruwar mata masu shiga harkar ta’ammali da miyagun ƙwayoyi a Kano.

EFCC ta ƙwace gidajen Malami a Abuja

DSS ma ta gurfanar da Malami da ɗansa a gaban kotu kan zargin ta’addanci da kuma mallakar makamai ba bisa ƙa’ida ba.