Manyan Labarai

Manyan Labarai

Abin da mutanen Tudun Biri ke so bayan an kama sojoji da laifi

Jama’ar kauyen Tudun Biri da jirgin sojojin Najeriya ya yi wa ’yan uwansu luguden wuta a wurin taron Maulidi sun buƙaci a tabbatar da an hukunta

An kama wanda ya kai harin jirgin kasan Abuja-Kaduna

Mande yana daga cikin jagororin ’yan bindiga da suka addabi babbar hanyar Abuja zuwa Kaduna

Tubabbun ’Yan Boko Haram Sun Kai Hari Ofishin ’Yan Sanda a Borno

Ana zargin tubabbun mayakan na Boko Haram sun tsere da wasu tsararru daga ofishin ’yan sandan

NAJERIYA A YAU: Dalilan Da Ake Yi Wa Mutum Kutse A Soshiyal Midiya

Kwararru sun ce ana hakan ne domin bata suna ko neman kudi da damfara.

Ba za mu zargi Buhari da gazawarmu ba — Shettima

Wannan shi ne lokaci mafi wahala na riƙe muƙami a Najeriya saboda ƙalubalen da ƙasar ke fuskanta.