Manyan Labarai

Manyan Labarai

Sojoji sun tarwatsa sansanin ’yan bindiga da kuɓutar da wasu

Sansanin masu garkuwa da mutanen da aka tarwatsa yana unguwar Punkun a Fikyu, Karamar hukumar Ussa ta jihar Taraba.

An Kama ’Yar Sanda Kan Satar Yara Daga Sakkwato zuwa Abuja

An kama ASP Kulu da mai taimaka mata da jaririya da wasu kananan yara da ake zargin sun sato su daga Sakkwato

Mai shago ya sace yarinya ya boye ta a firinji a Kaduna

Dubun wani mai shago da ya sace wata karamar yarinya ya boye ta a cikin firinjin shagonsa ta cikia a yankin Kauru na Jihar Kaduna.

Dole a kara kuɗin lantarki ko a rasa ta baki daya —Minista

Ministan Wutar Lantarki, Adebayo Adelabu, ya ce idan nan da wata uku ba a kara kudin wutar lantarki ba, za a daina samun ta a Najeriya

NAJERIYA A YAU: Yadda Wahalar Fetur Ke Jigata ’Yan Najeriya

Karancin man fetur na neman tsayar da al’amura cak ga al’umma a wasu sassan Najeriya.