Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ana kashe mutum 28, a sace 24 kullum a Nijeriya — Rahoto

Nuhu Ribadu ya ce akwai abubuwa da dama da suke ta’azzara matsalar tsaro a Afirka, ciki akwai talauci.

An rufe kasuwanni saboda zaɓen kananan hukumomi a Oyo

PDP da APC ne kaɗai suka tsayar da ’yan takara a zaɓen ƙananan hukumomin da ke gudana a Oyo.

Ƙarancin man fetur ya ƙara ta’azzara a Sakkwato

Gidajen mai ‘yan ƙalilan da ke buɗe na sayar da man kan Naira 900 zuwa Naira 1000 duk lita ɗaya.

Gwamnatin Kano ce ta ɗauki nauyin zanga-zangar adawa da ni a Abuja — Ganduje

Gwamnatin Jihar Kano ta musanta cewa tana da hannun a zanga-zangar adawa da jagorancin Ganduje a matsayin Shugaban APC.

Gini Ya Fado Kan Mutane 11 a Kano

Wani gini ya fado kan ma’aikata suna tsaka da aikin gini a unguwar Kuntau da ke Karamar Hukumar Gwale a Jihar Kano a safiyar Juma’a. Amini