An harbe kwamandan sojoji har lahira a Kastina
’Yan bindiga sun kashe kwamandan sojoji da ake aikin samar da tsaro a wani harin kwanton bauna a yankin Sabon Garin Dan’Ali da ke Jihar Katsina.
Manyan Labarai
’Yan bindiga sun kashe kwamandan sojoji da ake aikin samar da tsaro a wani harin kwanton bauna a yankin Sabon Garin Dan’Ali da ke Jihar Katsina.
Majalisar Wakilai ta bukaci Hukumar aikin Hajji ta yi bayani game da shirye-shiryenta na gudanar da aikin Hajjin 2024.
Karo na biyu a cikin yan makonni ke nan da ’yan bindiga ke zuwa fadar Sarkin Alhaji Bello Muhammad Bunu, da nufin su sace shi
NNPC ya ce an shawo kan matsalar da ta haddasa karancin wahalar man fetur a Najeriya
Hukumar Kwastam ta Najeriya ta kama haramtattun nakiyoyi 6,240 a hanyar Yauri zuwa Jega da ke Jihar Kebbi.