Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Dalilin Da Fasfo Ya Zama Wajibi Ga Ɗanƙasa Ko Ba Don Tafiya Ba

Mutane da dama na tunanin sai idan za a ketare kasa fasfo ke da muhimmanci.

Farashin man fetur ya haura N1,000 a Kaduna

A jihar Kaduna an tilastawa masu ababen hawa sayen man da ya kai Naira 1,100 kan kowacce lita daga hannun ‘yan kasuwa.

Kamfanonin sadarwa na neman ƙara kuɗin kira da na data

Kamfanonin sadarwar sun ce su kaɗai ne ba su yi ƙarin farashi ba wanda ke barazana ga ɗorewar kamfanonin.

Mayaƙa 100 sun mutu yayin arangamar ISWAP da Boko Haram

Lamarin na zuwa ne yayin da ISWAP ke shirye-shiryen tunkarar Boko Haram domin a yi ta ta kare.

Jama’a na tserewa daga garinsu saboda janye sojoji a Neja

Daruruwan mutane sun bar kauyukansu bayan sun wayi garin Alhamis da ganin an rufe sansanin sojojin da ke yankin karamar hukumar Shiroro