NAJERIYA A YAU: Dalilin Da Fasfo Ya Zama Wajibi Ga Ɗanƙasa Ko Ba Don Tafiya Ba
Mutane da dama na tunanin sai idan za a ketare kasa fasfo ke da muhimmanci.
Manyan Labarai
Mutane da dama na tunanin sai idan za a ketare kasa fasfo ke da muhimmanci.
A jihar Kaduna an tilastawa masu ababen hawa sayen man da ya kai Naira 1,100 kan kowacce lita daga hannun ‘yan kasuwa.
Kamfanonin sadarwar sun ce su kaɗai ne ba su yi ƙarin farashi ba wanda ke barazana ga ɗorewar kamfanonin.
Lamarin na zuwa ne yayin da ISWAP ke shirye-shiryen tunkarar Boko Haram domin a yi ta ta kare.
Daruruwan mutane sun bar kauyukansu bayan sun wayi garin Alhamis da ganin an rufe sansanin sojojin da ke yankin karamar hukumar Shiroro