Manyan Labarai

Manyan Labarai

Zanga-zangar neman tsige Ganduje ta barke a hedikwatar APC

Suna meman shugabancin jam’iyyar ya koma yankin Arewa ta Tsakiya

Fursunoni 118 Sun Tsere Daga Gidan Yarin Suleja

Fursunonin sun yi dauki ba dadi da jama’ar garin da suka yi yunkurin kama su

’Yan Banga Sun Kashe Matasa 6 A Katsina —Fulani

Ana zargin ’yan banga da yi wa wasu matasan Fulani shida kisan gilla a yankin Matazu da ke Jihar Katsina

EFCC ta janye daga neman kama Yahaya Bello

Janyewar na zuwa ne a daidai lokacin da shugaban hukumar, ya sha alwashin sauka daga kujerarsa idan har ba a gurfanar da Yahaya Bello ba

Mafi karancin albashi: Ba za mu karbi kasa da N350,000 ba —NAAT

Sun ce dole ne mafi karancin albashi ya zama wanda zai iya rike ma’aikaci da masu dogaru da shi, gwargwadon yanayin tsadar rayuwa