Manyan Labarai

Manyan Labarai

Mafi karancin albashi: Ba za mu karbi kasa da N350,000 ba —NAAT

Sun ce dole ne mafi karancin albashi ya zama wanda zai iya rike ma’aikaci da masu dogaru da shi, gwargwadon yanayin tsadar rayuwa

NAJERIYA A YAU: Da Gaske Haƙa Rijiyoyin Burtsatse Na Haifar Da Matsala A Anguwanni?

Yawancin rijiyoyin suna ƙafewa a yayin da al’umma ke fama da matsanancin rashin ruwa.

Zulum ya buƙaci sojoji su samar da sansani a Dajin Sambisa

Kula da tubabbun ‘yan Boko Haram wani ƙalubale ne da ke buƙatar goyon bayan masu ruwa da tsaki.

APC ce maganin matsalolin Nijeriya — Ganduje

Ganduje ya buƙaci ’yan Nijeriya su mara wa Gwamnatin Shugaba Tinubu baya.

Mun kama mahaifin da ya zana wa ɗansa jarrabawa — JAMB

Galibin matsalar da muke fuskanta ita ce sojan gona. Muna da shari’ar uban da zana wa ɗansa jarrabawa.