Manyan Labarai

Manyan Labarai

Majalisa ta gayyaci minista da NERC kan karin kudin lantarki

Majalisar Dattawa ta gayyaci ministan lantarki, Adebayo Adelabu, da manyan jami’an Hukumar Wutar Lantarki ta Kasa (NERC) su gurfana a gabanta don amsa

Alkalin da ya dakatar da Ganduje ya janye umarnin

Alkalin da ya janye umarnin da ya bayar da farko na dakatar da Shugaban APC na Kasa Abdullahi Ganduje

An kori sojojin da suka yi sata a Matatar Man Dangote

An kori sojojin nan da aka kama sun saci wayar wutar lantarki a matatar man Dangote daga aiki

An sace dagaci da matarsa da ’ya’yansu 5 a Kaduna

’Yan bindiga su sace Dagacin Kauyen Bishini da ke Karamar Hukumar Kachia ta Jihar Kaduna, Samuel Danbayi, da matarsa da ’ya’yansa biyar. Aminiya ta ga

Kisan sojoji a Neja: ’Yan ta’adda sun debo ruwan dafa kansu

Hafsan soji guda na hannun ’yan bindiga da suka kashe sojoji shida, ciki har da hafsoshi biyu a Jihar Neja.