Manyan Labarai

Manyan Labarai

Yadda rikicin ’yan bindigar Binuwai ya ki karewa

Jami’an tsaro na aiki ba dare ba rana don su tsare rayuka da dukiyoyin al’ummar Jihar Binuwai.

Naira za ta ci gaba da samun tagomashi daraja — Shettima

Gwamnatin Tinubu na yin iya bakin ƙoƙarinta wajen ganin an magance matsalar wutar lantarki.

Haɗarin mota ya laƙume rayuka 11 a Kano

An samu ƙwacewar abin hawa da ya janyo karo a tsakanin motocin biyu inda wuta nan take ta kama.

Sarki Bamalli ya naɗa ɗansa sabon Walin Zazzau

Sarautar Wali a Masarautar Zazzau ita ce ta uku a cikin manyan hakimai bayan sarautar Madaki da Magajin Gari.

Yadda Adam Zango ya girgiza teburin Kannywood

Adam A. Zango ya ya jero wasu maganganu na fallasa da suka shafi iyalansa da abokan harkarsa.